Babban Sufeto Janar na ‘yan sanda, Usman Baba ya amince da nada Olukayode Egbetokun a matsayin sabon mataimakin sufeto Janar na shiyya 7, dake A...
Kakakin ‘yan sandan jihar Legas, Benjamin Hundeyi, a safiyar yau Talata, ya tabbatar da cewa dan mawaki Davido, Ifeanyi ya rasu. La...
Rundunar ƴan sandan jihar Borno ta kama wata matar aure mai suna Fatima Abubakar bisa zargin kashe mijinta, Goni Abbah da guba. Matar wadda batafi...
Wata babbar mota ta murƙushe matafiya uku har lahira tare da raunata wasu a wani hatsarin da ya afku a unguwar Obada da ke Abeokuta, babban birnin ji...
An kuɓutar da mutane 11 ciki har da wani yaro ɗan shekara daya daga hannun ƴan bindiga bayan wani gagarumin aikin ceto da aka yi a dajin Gando da k...
A wani samame da hukumar INTERPOL ta jagoranta ta kai ga kama wasu mutane 75 da ake kyautata zaton suna da alaka da wata kungiyar damfarar...
Akalla mutane biyu ne suka mutu sakamakon rikicin fili da ya barke tsakanin Fulani da Kambari a garin Salka da ke karamar hukumar Magama a jihar Neja....
Rundunar ‘yan sandan jihar Nasarawa ta tabbatar da cafke wasu mutane biyu da suka kashe wani yaro mai sati uku a duniya a Jihar. Rundun...
Rundunar ‘yan sandan jihar Ogun ta ce ta kama wani matashi dan shekara 23 mai suna Edward Okache, wanda ake zargi da yin karyar an sace shi, ind...
Rundunar ‘yan sanda a jihar Oyo ta cafke wasu mutane hudu da ake zargi da kashe wata budurwa ‘yar shekara 18 mai suna Eniola a makon jiya ...
Wasu yara guda biyu sun tsere daga hannun masu garkuwa dasu, bayan suka buƙaci a biya Naira milliyan 10 a jihar Kwara. Yaran masu suna Jamiu da Sa...
Rahotanni sunce wasu matasan Fulani guda uku da ƴan bindiga suka yi garkuwa da su a Gwanda, a unguwar Gurdi da ke unguwar Abaji a Abuja sun kuɓuta. ...
Wata kotun majistare da ke Ota, jihar Ogun, a ranar Larabar da ta gabata ta umurci wasu ‘yan’uwa biyu, Segun, mai shekaru 39 da kuma Elija...
Aƙalla mutane shida ne, ciki har da wani ƙaramin yaro, aka sanar sun mutu sakamakon ambaliyar ruwa da ta mamaye daukacin karamar hukumar Ibaji ta ji...
Rundunar ‘yan sandan jihar Kwara ta tabbatar da mutuwar wani yaro dan shekara goma sha biyu da dan uwan sa ya harbe yayin da yake gwada ingancin...