Rundunar ‘yan sandan Najeriya a Abuja ta kama wasu mutane shida da ake zargi da safarar miyagun kwayoyi a babban birnin tarayya Abuja. Jami&r...
6 Kwanaki da suka gabataGwamnatin jihar Gombe ta rufe dukkan kwalejojin fasahar kiwon lafiya masu zaman kansu 29 da ke jihar. Kwamishinan lafiya na jihar Gombe Dr Habu Dah...
Bishop Mathew Hassan Kukah na shiyyar Sokoto ya yi Allah-wadai da kakkausar murya kan kisan da aka yi wa wata daliba bisa zargin batanci ga fiyayyen h...
Jami’an tsaro sun kama wani kansilan karamar hukumar Soba dauke da bindiga kirar Ak-47 a kusa da yankin ‘yan bindiga a karamar hukumar Giw...
Gwamnatin tarayya ta amince da siyan motocin aiki guda 52 na hukumar tsaron farin kaya ta Najeriya NSCDC. Gwamnatin ta amince da kashe Naira 2,024,...
Tsohon mataimakin shugaban kasar Najeriya kuma dan takarar shugaban kasa a karkashin jam'iyyar PDP, Atiku Abubakar ya ziyarci jihar Ondo a ci gaba...
Wasu ‘yan bindiga sun kai hari Otuabula dake karamar hukumar Ogbia a jihar Bayelsa. Bayan kai farmakin, ‘yan bindigar kimanin su 20 sun...
Shugaban majalisar dattawa, Sanata Ahmed Lawan ya shiga jerin sunayen masu takarar neman shugaban kasa a karkashin jam’iyyar APC. Lawan wanda...
Akalla mutane 18 ne wanda akasari yara ne suka rasa rayukansu sakamakon kifewar wani jirgin ruwa da ke dauke da su a Katsina. Lamarin dai ya faru n...
Tsohon sakataren gwamnatin tarayya kuma dan takarar shugaban kasa a karkashin jam'iyyar PDP, Sanata Anyim Pius Anyim ya gana da wakilan jam'iy...
Gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufa'i ya amince da Sanata Uba Sani a matsayin dan takarar gwamna a jam'iyyar APC a zaben 2023 mai zuwa. ...
Mataimakin shugaban Kasa, Farfesa Yemi Osinbajo ya biya Naira miliyan dari na fom din takarar sa na shugaban kasa a 2023 karkashin jam'iyyar APC. ...
Shugaba Muhammadu Buhari ya sauka a Jihar Ebonyi a wata ziyarar aiki ta kwana biyu da yake yi. Rahotanni sun bayyana cewa Shugaban ya sauka a Babba...
Shugaban Kasa, Muhammadu Buhari bayyana kaduwa bisa samun labarin harbe wani jami'in soja da wata abokiyar zamansa sannan aka fille musu kai a yan...
Kwamatin Gudanarwa na jam'iyyar PDP ta sanar da dage lokutan gudanar da wasu zabukan fid da gwani na jam'iyyar kafin babban zaben badi. A w...